Adam A Zango ya bayyana cewa duk wata jaruma da tashigo kannywood tafi karfin iyayenta ne acewar sa

Adam A Zango ya bayyana cewa duk wata jaruma da tashigo kannywood tafi karfin iyayenta ne acewar sa

A wata hira da aka yi da adam a zango ya bayyana a wani hira da gidan jaridar bbc hausa tayi da shi, ya bayyana cewa duk wata jaruma da ta shiga kannywood tabbatas iyayen ta basa so sai dai tafi karfin su.Kalli bidiyon inda yayi bayanin hakan a kasa.

Related Post

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *